Skip to main content
Search
Nishadi Radio international
🎧 Listen Live
🔴 LIVE • 24/7 INTERNET RADIO
More…
Posts
Posted by
Nishadi Radio international
Kotu ta Dakatar da Rushe Masarautun Kano
Posted by
Nishadi Radio international
Ƴan wasan England zasu dawo hutun Rabin lokaci Babu suna abayar rigarsu
Posted by
Nishadi Radio international
DUNIYA TUMBIN GIWA Maniyatan aikin haji
Posted by
Nishadi Radio international
A karon farko tun bayan fara yakin Isra’ila da Hamas, mambobin kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya sun amince da gaggauta tsagaita bude wuta a Gaza.
Posted by
Nishadi Radio international
A ranar Laraba aka fara cigiyar Ibrahim Muntaqa Mohammed ɗan shekara shida da ya ɓace, kafin washe gari ƴan sandan jihar Kaduna suka gano gawarsa a yashe da jini a idanunsa da dubura.
Posted by
Nishadi Radio international
Jagorancin Jam'iyyar APC Karkashin Shugaban ta na Kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje sun ziyarci Shugaba Tinubu yayin da yake hutu a Lagos. 📸 Aminu Dahiru
Posted by
Nishadi Radio international
Soja Ya Kashe Direban Kayan Agaji Kan Na-Goro A Borno
Posted by
Nishadi Radio international
Hare-haren sun faru ne a cikin daren Lahadi da kuma washe gari ranar Kirsimeti a ƙauyukan da ke ƙananan hukumomin Mangu da Bokkos da kuma Barikin Ladi a jihar ta Filato. Karin bayani - https://bbc.in/48t3oKs
Posted by
Nishadi Radio international
SHUGABA TINUBU YA GAGGAUTA DAWO DA DIEZANI NAJERIYA DON A KARBAWA ‘YAN KASA HAKKINSU DAGA GWAMNA DAUDA LAWAL – Anas Abdullahi Kaura Wata gamayyar masu rajin kare jam’iyyar APC ta National Defence ta bukaci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal da kada ya kawo cikas ga kokarin da tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke ke yi na dawowa Najeriya ba tare da wasu kwararan dalilai na zargin aikata ba dai-dai ba. Wannan ne a dai dai lokacin da ake ta cece-kuce a kan batun gudun hijirar da tsohuwar ministar ta yi kan tuhume-tuhume da dama da yaki da masu yiwa tattalin arziki ke yi mata. Alison-Madueke yayin wata zantawa da manema labarai a birnin Landan, ta ce, an zargeta da laifin karkatar da kudi a lokacin da ta ke rike da mukamin ministar man fetur, inda ta ce kuma gaskiya ne, amma ta ce ta son Shugaba Bola Tinubu da ‘yan Najeriya su yafe mata, tare da bata damar dawowa Najeriya da nufin bayar da gudunmawar ciyar da kasar gaba, kasancewar komai na rayuwa wucewa yake. Kungiyar ta yi zargin cewa tsohuwar ministar ta amince tare da danka amana ga gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare, wanda ta ba wa sama da dala biliyan 9 don ya ajiye mata a lokacin da ya rike da mukamin Babban Darakta na First Bank Nigeria PLC. Diezani ta shaida wa manema labarai cewa, mijinta da dukkan ’yan uwanta da lauyanta da ke zaune a Birtaniya sun san dangantakarta da Dauda Lawal Dare, Gwamnan Jihar Zamfara. To sai dai rahotanni sun ambato Diezani na cewa abin takaici, yanzu Dauda Lawal ba ya daukar wayata, har ma yana hada kai da ‘yan sandan Burtaniya su sanya ido a kai na, inda ta yi zargin cewa mai yiwuwa yana kokarin mallakawa kansa kudaden da na ba shi a jiya, idan ba na raye Da yake mayar da martani, kan al’amari shugaban gamayyar masu rajin kare jam’iyyar APC, Kwamred Abdullahi Anas Kaura, ya jaddada muhimmancin bin doka da oda, inda ya bukaci Dauda Lawal Dare da ya guji aikata wani abu da ake ganin zai kawo cikas ga kokarin wanzar da adalci. Cikin wata sanarwar kungiyar ta ce Diezani Alison-Madueke, fitacciyar yar siyasa ce Najeriya, da ke fuskantar zarge-zargen cin hanci da rashawa a lokacin da take rike da mukamin ministar albarkatun man fetur. Diezani Alison-Madueke ta musanta zarge-zargen sannan kuma ta bayyana cewa za ta koma gida Najeriya don warware duk tuhume-tuhume da aka yi mata. Kwamared Kaura ya bukaci a tabbatar da adalci da kuma bin doka da oda, tare da bin dokokin kasa don wanzar da adalci da hakkokin ‘yan kasar, ta yadda za a kwato hakkinsu daga kowaye ba tare da la’akari da mukaminsa ba. Coalition for National Defence ta ce yayin da ake ci gaba da wannan tirkatirka, al’ummar kasar sun sa ido sosai, tare da hankoran yadda za a warware wannan takaddamar da ke tattare da yiwuwar dawowar Diezani da kuma shari’ar da za ta iya biyo baya. Bugu da kari, Kwamared Abdullahi Anas Kaura ya bukaci gwamna Dauda Lawal Dare da ya martabar al’ummar kasa da kuma kimarta a idon duniya. Sannan kuma ya jaddada muhimmancin bin ka’idojin shari’a tare da bai wa hukumomin da suka dace su binciki duk wani zargi da ake yi wa Diezani maimakon kokarin hana ta dawowa ba tare da wani dalili ba. Wannan kiran na zuwa ne a daidai lokacin da Najeriya ke kokarin karfafa tsarin dimokuradiyya da kuma tabbatar da adalci tare da tunatar da al’umma bukatar hadin kai wajen tunkarar al’amuran da suka shafi kishin kasa. Kwamared Anas kaura ya roki masu kokarin tabbatar da adalci a harkokin shari’a kasancewar daukar kowanne dan kasa dai-dai da kowa a idon shari’a da doka. Bugu-da-kari Kwamared Kaura yace ya yin da al’ummar kasar ke jiran yadda wannan babban al’amarin zai kasance a kotu, akwai bukatar abi doka da ka’idojin shari’a sau da kafa don tabbatar da adalci ga ‘yan kasa.
Posted by
Nishadi Radio international
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan yari a Ogun Ƙarin bayani - https://bbc.in/4awYfCX
Posted by
Nishadi Radio international
Cristiano Ronaldo, Lionel Messi, Erling Haaland da Luka Modric a yayin da ake cigaba da Bukukuwan Kirsimeti 🎅🎁 • Fagen Wasanni
Posted by
Nishadi Radio international
Me yasa ake yawan zargin wasu daga cikin ministocin Buhari da aikata almundahana da dukiyar kasa da cin hanci ?
Posted by
Nishadi Radio international
Zangon dare
Posted by
Nishadi Radio international
Nishadi radio online
Posted by
Nishadi Radio international
Duniyar wassanni
Posted by
Nishadi Radio international
Sarki Kano na 14, wanda ya nuna takaicin harin bam na 'kuskure' da sojoji suka saki a kan masu Maulidi a Kaduna, ya bukaci mutane da su kai zuciya nesa domin kyale hukumomi su yi aikinsu.
Posted by
Nishadi Radio international
Naira biliyan 15 ne za a kashe domin tafiye-tafiye da abincin Shugaba Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima a cikin kasafin kudi na 2024 a Najeriya.
Posted by
Nishadi Radio international
Kwamishinan 'yan sadan jihar kano CP muhammed Gumel ya bada umarnin kamo dan sandan daya harbe tsohon dan wasan kwallon kafa nan Smba Player!
Posted by
Nishadi Radio international
Daga kannywood
Posted by
Nishadi Radio international
● duniyar wasanni
Posted by
Nishadi Radio international
Majalisar Koli Kan Harkokin Shari'a ta Najeriya (NJC) ta ce za ta gudanar da bincike kan batutuwan da suka shafi takardun hukuncin zaɓen gwamnan Kano da kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi.
Posted by
Nishadi Radio international
Zamu amince da bukatan shugaban kasa Tinubu don inganta Najeriya - Tajuden.
Posted by
Nishadi Radio international
Kujeru 300 Kacal Muka Sayar Daga Cikin 6,000 Da Aka Ware Wa Kano
Posted by
Nishadi Radio international
Duniyar wassanni
Posted by
Nishadi Radio international
An ceto ma'aikatan haƙar ma'adanai 41 da suka yi kwana 17 a ƙarƙashin ƙasa
Posted by
Nishadi Radio international
YANZU - YANZU: Shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudurin kasafin kudinsa na farko ga zaman hadin gwiwar Majalisun Najeriya.
Posted by
Nishadi Radio international
Wani rikici da ya ɓarke tsakanin makiyaya da manoma ya yi ajalin manoma 10 da
Posted by
Nishadi Radio international
DA DUMI DUMINSA: AMINU S BONO YANA RAYE BAI MUTU BA
Posted by
Nishadi Radio international
DA DÚMI - DÚMÍ
Posted by
Nishadi Radio international
DUNIYAR WASANNI =====================
Posted by
Nishadi Radio international
YANZU-YANZU:
Posted by
Nishadi Radio international
Sojojin Najeriya sun kashe ’yan Boko Haram da wasu 'yan bindiga su 113.
Posted by
Nishadi Radio international
INEC Ta Tafka Gagarumin Magudi A Zaben Kogi —Ajaka
Posted by
Nishadi Radio international
lafiyar ta duniya ta ce asibitin Al-Shifa yHukumara zama tamkar 'maƙabarta' inda da gawawwaki suke taruwa suna ruɓewa.
Posted by
Nishadi Radio international
Tsohon Shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya yi kira ga majalisun tarayyar ƙasar nan da su fara aikin yadda za a dakatar da zaɓukan da ake yi ba tare da babban zaɓen ƙasa ba domin haɗe su wuri guda.
Newer Posts
Older Posts
Home