A ranar Laraba aka fara cigiyar Ibrahim Muntaqa Mohammed ɗan shekara shida da ya ɓace, kafin washe gari ƴan sandan jihar Kaduna suka gano gawarsa a yashe da jini a idanunsa da dubura.
A ranar Laraba aka fara cigiyar Ibrahim Muntaqa Mohammed ɗan shekara shida da ya ɓace, kafin washe gari ƴan sandan jihar Kaduna suka gano gawarsa a yashe da jini a idanunsa da dubura.