Skip to main content
Search
Nishadi Radio international
🎧 Listen Live
🔴 LIVE • 24/7 INTERNET RADIO
More…
Posts
Showing posts from November 1, 2023
Show all
Posted by
Nishadi Radio international
LABARAI • NOVEMBER 1, 2023 18:51
Posted by
Nishadi Radio international
Duniyar wassanni
Posted by
Nishadi Radio international
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce duk jami’an gwamnatinsa da ya naÉ—a dole ne su zage dantse su yi aiki tukuru don cimma muradun ’yan Najeriya. Ya bayyana hakan ne a ranar Laraba a wajen bude taron kwana uku, wanda aka shirya wa ministoci, mataimakin shugaban kasa, da sauran jami’an gwamnati a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja. Shugaba Tinubu, ya bayyana cewar dole ne a karshen taron a cimma matsaya tare da sanya hannu don gudanar da aikin gwamnatinsa kan ka’ida.
Newer Posts
Older Posts
Home