Sarki Kano na 14, wanda ya nuna takaicin harin bam na 'kuskure' da sojoji suka saki a kan masu Maulidi a Kaduna, ya bukaci mutane da su kai zuciya nesa domin kyale hukumomi su yi aikinsu.

 Sarki Kano na 14, wanda ya nuna takaicin harin bam na 'kuskure' da sojoji suka saki a kan masu Maulidi a Kaduna, ya bukaci mutane da su kai zuciya nesa domin kyale hukumomi su yi aikinsu.