A karon farko tun bayan fara yakin Isra’ila da Hamas, mambobin kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya sun amince da gaggauta tsagaita bude wuta a Gaza.
A karon farko tun bayan fara yakin Isra’ila da Hamas, mambobin kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya sun amince da gaggauta tsagaita bude wuta a Gaza.