Posts

Showing posts from November 13, 2023

Tsohon Shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya yi kira ga majalisun tarayyar ƙasar nan da su fara aikin yadda za a dakatar da zaɓukan da ake yi ba tare da babban zaɓen ƙasa ba domin haɗe su wuri guda.

Shugaban gwamnatin Nijar ya yi hannu da hannu da Bola Tinubu shugaban ECOWAS da Alassane Ouattara shugaban UEMOA a karon farko tun bayan da suka kakaba wa Nijar jerin takunkumai. Da kai ne, ko ke ce, me za ki/ka fara cewa da su?