Posts

Showing posts from December 28, 2023

A ranar Laraba aka fara cigiyar Ibrahim Muntaqa Mohammed ɗan shekara shida da ya ɓace, kafin washe gari ƴan sandan jihar Kaduna suka gano gawarsa a yashe da jini a idanunsa da dubura.

Jagorancin Jam'iyyar APC Karkashin Shugaban ta na Kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje sun ziyarci Shugaba Tinubu yayin da yake hutu a Lagos. 📸 Aminu Dahiru

Soja Ya Kashe Direban Kayan Agaji Kan Na-Goro A Borno