Posts

Showing posts from December 28, 2025

Gwamnatin Tarayya ta kafe cewa sai an fara aiwatar da sabbin dokokin gyaran haraji a ranar 1 ga Janairu, 2026, tana mai cewa gyare-gyaren an yi su ne da nufin farfado da tattalin arziki da kuma wadata ga 'yan Najeriya.