Nishadi Radio international
Posts
Showing posts from December 20, 2025
Posted by
Nishadi Radio international
Shugaban majalisar dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya roki shugaban Najeriya Bola Tinubu da ya yi hakuri ya bar wa manyan mutane 'yan sandan da ke gadinsu. A yayin zaman majalisun kasar domin gabatar da kudurin kasafin 2026, Akpabio, ya ce wannan mataki na barazana ga tsaron rayukan manyan mutane ciki har da 'yan majalisa.
Posted by
Nishadi Radio international
A Æ™asar Syria,akalla membobin kungiyar IS guda biyar ne suka mutu a wasu jerin hare-hare na sama da Amurka ta kai, kamar yadda kungiyar kare hakkin ÆŠan adam ta Æ™asar ta fitar a yau Asabar, bayan wani hari da ya yi sanadiyyar mutuwar sojojin Amurka biyu da kuma wani ma’aikaci mai aikin fassara. https://rfi.my/CHet.f
Posted by
Nishadi Radio international












