Nishadi Radio international
Posts
Showing posts from December 29, 2025
Posted by
Nishadi Radio international
Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya bada umarnin gyara Makarantar Firamaren garin Tafare da kuma wutar lantarki ga al’ummar garinda ke Karamar Hukumar Alkaleri. Gwamnan ya ba da wannan umarni ne lokacin da al’ummar Tafare suka tsayar da tawagar motocinsa gwamnan a hanyarsa ta zuwa Alkaleri daga garin Duguri inda suka koka kan tsawon lokaci da suka shafe ba tare da wutar lantarki ba, da kuma lalacewar ginin makarantar firamare guda ษaya dake Garin. Gwamna Bala Mohammed ya kewaya don duba halin da makarantar ke ciki, tare da nuna damuwa kan mummunan yanayin da ake koyarwa, inda ya umarci ma’aikatar da abin ya shafa da su fara aikin gyara nan take, tare da gina ฦarin azuzuwa domin rage cunkoso. Haka kuma, ya umarci hukumomin da suka dace da su gaggauta dawo da wutar lantarki ga al’ummar Tafaren.
Posted by
Nishadi Radio international
'๐๐๐ง ๐๐๐ง๐ ๐ ๐ ๐ค๐๐ซ๐๐ฆ๐๐ซ ๐ก๐ฎ๐ค๐ฎ๐ฆ๐๐ซ ๐๐ฅ๐ค๐๐ฅ๐ ๐ง๐ ๐๐ข๐ค๐ข๐ง ๐๐ฅ๐ค๐ก๐๐ข๐ซ๐ข. Yayin da Gwamnan Jihar Bauchi Sen. Bala Abdulkadir Mohammed ya miฦa musu baburan hawa.
Posted by
Nishadi Radio international

