Posts

Yadda Gwamnatin Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum ta gwangwaje

YANZU YANZU SHUGABA TINUBU YA SAUKA A BAUCHI

Daga cikin Masallacin Sheikh Dahiru Usman Bauchi an jiran Isowar Shugaba Tinubu

Tsohon gwamnan Edo, Godwin Obaseki ya gargadi shugabanni da cewa duk wanda ya ci amanar talakawa, zai gamu da fushin Allah ranar Lahira - Karin bayani a sashen sharhi. Hoto: @GovernorObaseki/X

Shugaban majalisar dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya roki shugaban Najeriya Bola Tinubu da ya yi hakuri ya bar wa manyan mutane 'yan sandan da ke gadinsu. A yayin zaman majalisun kasar domin gabatar da kudurin kasafin 2026, Akpabio, ya ce wannan mataki na barazana ga tsaron rayukan manyan mutane ciki har da 'yan majalisa.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ware naira triliyan 15.52 daga cikin naira triliyan 58 na kasafin kudin 2026 da ya gabatar wa majalisar tarayya, domin biyan basussukan da suka yi wa Najeriya katutu.

Za mu kashe naira tiriliyan 5 kan harkokin tsaron Najeriya a 2026 - Shugaba Tinubu

A ƙasar Syria,akalla membobin kungiyar IS guda biyar ne suka mutu a wasu jerin hare-hare na sama da Amurka ta kai, kamar yadda kungiyar kare hakkin Ɗan adam ta ƙasar ta fitar a yau Asabar, bayan wani hari da ya yi sanadiyyar mutuwar sojojin Amurka biyu da kuma wani ma’aikaci mai aikin fassara. https://rfi.my/CHet.f

A Jamhuriyar Benin,bayan gabatar da Candide Azanai tsohon minstan tsaro kuma ɗan adawa a kotun Criet a daren jiya juma’a,an tes keyarsa zuwa gidan yari, a cewar lauyoyinsa, ana tuhumarsa da zagon kasa ga gwamnatin Patrice Talon da furta kalamai na nuna goyon bayan ga tawaye.

Bola Tinubu Ya Kafa Sabon Tsarin Tsaro, Ya Ayyana Kungiyoyi 6 a matsayin 'Yan Ta'adda

Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi magana game da nasarorin Abba Kabir Yusuf, siyasar Najeriya da makomar NNPP a zaben 2027. Karanta bayanin da ya yi a sashen sharhi. Hoto: Saifullahi Hassan|Facebook

MARABA DA ZUWA SHUGABAN KASA DAGA ƘUNGIYAR PATE KAWAI

Jam'iyyar NNPP ta yi taron masu ruwa da tsaki a Abuja.

Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi ta fitar da sanarwar fara duba watan Rajab na 1447. An umarci al'ummar Musulmi su fara duba watan a yau Asabar, 20 ga Disamba, 2025. Watan Rajab ne na 7 a Kalandar Musulunci wanda Sha'aban da Ramadan ke binsa a baya.

Tabbas Yusuf Buhari Ya Haifu Cikin Mahaifinsa

Nishadi Radio Online rediyo ce ta zamani wadda ke kawo muku labarai, nishadi, waƙoƙi masu daɗi da shirye-shirye na musamman domin al’umma. 🎶 Muna watsa shirye-shirye kai tsaye awa 24 📻 Saurari rediyon mu a kowane lokaci, ko’ina kake 🔔 Kada ka manta ka bi mu domin samun sabbin shirye-shirye

Wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya, Bayo Onanuga, ya fitar ta ce Janar Lagbaja ya rasu ranar Talata da dare bayan shafe wani lokaci yana jinya. Tuni shugaba Bola Tinubu ya miƙa ta’aziyyarsa ga ƴanuwa da rundunar sojin Najeriya. Janar Lagbaja ya mutu yana da shekara 56 a duniya.

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf tare da wasu lauyoyin kare 'yancin dan adam sun kubutar da kananan yaran da aka kama yayin zanga zanga.

Gwamnatin Soji ta Nijar ta rage farashin gas biyo bayan rage farashin fetur da siminti Bayan rage farashin man fetur zuwa Fcfa 499, farashin tan siminti zuwa Fcfa 50,000 , shugaban rikon kwarya Janar Abdourahamane Tiani ya kara daidaita farashin kayayyakin gas a karamin farashi don taimakawa Al'ummar Kasar.

ZANGON RANA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya soke ma'aikatu biyu Waɗanda abin ya shafa kamar yadda sanarwar Bayo Onanuga ya nuna, su ne ma'aikatar kula da yankin Neja Delta da ta wasanni.

MTN wanda ke kan gaba a fannin sadarwa a Najeriya, ya ce kusan a kan asara yake aiki a yanzu. Sama da mutum miliyan 78 ne suke amfani da layukan MTN a Najeriya.

Tun da safe muke son wallafa labarin, to amma yadda za mu ayyana wanda labarin ya shafa ne ya haifar da jinkiri

Ku shakata da wannan

𝑩𝙖 𝙢𝒖 𝒏𝙖𝒅𝙖 𝙬𝒂𝙣𝒊 𝙗𝒂𝙗𝒃𝙖𝒏 𝒉𝙖𝒇𝙨𝒂𝙣 𝙨𝒐𝙟𝒊𝙣 𝙉𝒂𝙟𝒆𝙧𝒊𝙮𝒂 𝒏𝙖 𝙧𝒊𝙠𝒐𝙣 𝙠𝒘𝙖𝒓𝙮𝒂 𝒃𝙖" - Hedikwatar tsaron Najeriya.

Ta bayyana haka ne yayin da take tsokaci kan karin farashin man fetur a Najeriya, da kuma kare-Karen

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS

YANZU-YANZU:

Shin kana da wayo a lokacin mulkin Obasanjo da Ahmad Mu'azu? Meye zaka iya tunawa da gwamnatinsu?

Hukumar Hizba ta jihar Kano ta chafke jarumin Tiktok G-fresh Alameen bisa zargin kalaman batsa a yanar gizo. Jarumin dai ya taba amsa gayyatar hukumar ta Hizba biyo bayan wani bidiyonsa da ya fitar yana salla ba daidai ba. Jarumin ya yiwa hukumar alkawari ya daina duk wani nau'i na tabara a shafukan sada zumunta, sai dai hukumar a wannan karo ta chafke jarumin bisa saba alkawarin da ya yi a baya na daina kalaman batsa a Tiktok.

Yadda Real Madrid ta lashe Champions League karo na 15 Karin bayani: https://p.dw.com/p/4gXbJ

Gwamnatin jihar Abia da ke kudancin Najeriya ta sanya ladan naira miliyan 25 ga duk wadanda suka bayyana mata maboyar mutanen da suka kashe sojojin Najeriya a jihar. Ya kuke kallon wannan mataki?

Taken Najeriya da za a riƙa rerawa Nigeria a yanzu. Shin wanne kuka iya na yanzu ko na da? we hail thee, Our own dear native land, Though tribe and tongue may differ, In brotherhood, we stand, Nigerians all, and proud to serve Our sovereign Motherland. Our flag shall be a symbol That truth and justice reign, In peace or battle honour’d, And this we count as gain, To hand on to our children A banner without stain. O God of all creation, Grant this our one request, Help us to build a nation Where no man is oppressed, And so with peace and plenty Nigeria may be blessed.

Yanzu haka an yi kwambar motoci a ƙofar Kudu, da ke gidan Sarkin Kano, domin zuwa taro mai martaba sarkin Kano Mallam Muhammadu Suunusi na biyu, zuwa gidan gwamnatin Kano.

TINUBU YA YI GADON MATSALOLI BA ZAI IYA WARWARE SU CIKIN SHEKARA ƊAYA BA, IN JI SARKI SUNUSI Mai martaba sarkin Kano na 14 da 16, Malam Sunusi Lamiɗo Sunusi yayi kira ga ƴan Najeriya da su zama masu kykkyawan fata da kyautata zato, domin shugaban ƙasa Tinubu ba zai iya gyara duk matsalolin da ya gada cikin shekara ɗaya ba. Sarki Sunusi ya bayyana haka ne cikin wani jawabi da ya gabatar a wajen babban taron tattalin arziƙi da zuba jari na Jihar Rivers na shekarar 2024 wanda aka gudanar a garin Fatakol, babban birnin Jihar. "Ɓarnar da aka yi a Najeriya shekaru goma da suka gabata ba za su gyaru a wata shida ko shekara ɗaya ba". In ji shi. "Malam Sunusi ya ƙara da cewa hatta wasu wahalhalun da ake fuskanta za su ɗau lokaci wajen shawo kansu game da tattalin arziƙi. Kuma matakan da gwamnati take ɗauka da ke haifar da tsanani kamar cire tallafin man fetur sun zama wajibi ne matuƙar ana son a samu sauƙi a gaba". Cèwar Sarki Muhammadu Sanusi II.