Jam'iyyar NNPP ta yi taron masu ruwa da tsaki a Abuja.
Jam'iyyar NNPP ta yi taron masu ruwa da tsaki a Abuja.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso
ya ce sun shirya tunkarar zaben 2027.
Ya yaba da irin matakan da gwamna Abba Kabir Yusuf ke dauka a Kano.
Jam'iyyar NNPP ta yi taron masu ruwa da tsaki a Abuja.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso
ya ce sun shirya tunkarar zaben 2027.
Ya yaba da irin matakan da gwamna Abba Kabir Yusuf ke dauka a Kano.