Yadda Gwamnatin Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum ta gwangwaje

 Yadda Gwamnatin Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum ta gwangwaje




zakarun da suka lashe gasar karatun Al-Qur'ani ta kasa su 2 wato bangaren mata da Maza karo na 40 na shekarar 2025 wanda aka gudanar a Maiduguri. 


Inda suka samu kyautar Naira Miliyan 5 da mota.