Posts

Kwamishinan 'yan sadan jihar kano CP muhammed Gumel ya bada umarnin kamo dan sandan daya harbe tsohon dan wasan kwallon kafa nan Smba Player!

Daga kannywood

● duniyar wasanni

Majalisar Koli Kan Harkokin Shari'a ta Najeriya (NJC) ta ce za ta gudanar da bincike kan batutuwan da suka shafi takardun hukuncin zaɓen gwamnan Kano da kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta yi.

Zamu amince da bukatan shugaban kasa Tinubu don inganta Najeriya - Tajuden.

Kujeru 300 Kacal Muka Sayar Daga Cikin 6,000 Da Aka Ware Wa Kano

Duniyar wassanni

An ceto ma'aikatan haƙar ma'adanai 41 da suka yi kwana 17 a ƙarƙashin ƙasa

YANZU - YANZU: Shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudurin kasafin kudinsa na farko ga zaman hadin gwiwar Majalisun Najeriya.

Wani rikici da ya ɓarke tsakanin makiyaya da manoma ya yi ajalin manoma 10 da

DA DUMI DUMINSA: AMINU S BONO YANA RAYE BAI MUTU BA

DA DÚMI - DÚMÍ

DUNIYAR WASANNI =====================

YANZU-YANZU:

Sojojin Najeriya sun kashe ’yan Boko Haram da wasu 'yan bindiga su 113.

INEC Ta Tafka Gagarumin Magudi A Zaben Kogi —Ajaka

lafiyar ta duniya ta ce asibitin Al-Shifa yHukumara zama tamkar 'maƙabarta' inda da gawawwaki suke taruwa suna ruɓewa.

Tsohon Shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya yi kira ga majalisun tarayyar ƙasar nan da su fara aikin yadda za a dakatar da zaɓukan da ake yi ba tare da babban zaɓen ƙasa ba domin haɗe su wuri guda.

Shugaban gwamnatin Nijar ya yi hannu da hannu da Bola Tinubu shugaban ECOWAS da Alassane Ouattara shugaban UEMOA a karon farko tun bayan da suka kakaba wa Nijar jerin takunkumai. Da kai ne, ko ke ce, me za ki/ka fara cewa da su?

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Awa 4 Kullum A Gaza

Mai Shari’a Olukayode Adeniyi ya bayar da belin Emefiele ne a wani hukunci da ya

Kotu ta ba da belin ’yan uwa a N40,000 kan satar kaji 3