Posts

Morocco ta faro gasar lashe kofin nahiyar Afrika da ƙafar dama, bayan da ta samu nasara kan Comoros da ci 2 da nema. Ɗan wasan gaba na tawagar Morocco Brahim Diaz ne ya fara jefa kwallo a raga a minti na 55, kafin Ayoub El Kaabi da ya shigo ya ƙara a minti na 74. 📸/Reuters

Iyalan marigayi Sheikh Dahiru Bauchi sun bayyana yadda mutane miliyan 63 suka amfana da ilmin da Allah ya ba shi -

An BuÉ—e HINSAD General Hospital a Bauchi, An Fara Duba Marasa Lafiya 1,000 Kyauta An buÉ—e wani sabon asibiti mai zaman kansa mai suna HINSAD General Hospital Ltd a garin Bauchi, Jihar Bauchi, domin Æ™ara inganta harkokin kiwon lafiya da rage raÉ—aÉ—in jinya ga al’umma. Bayan buÉ—e asibitin, shugabannin HINSAD General Hospital sun sanar da fara duba marasa lafiya guda 1,000 (dubu É—aya) kyauta, a matsayin gudummawa ga lafiyar jama’a da kuma tallafa wa marasa galihu.

Kamannin Amarya Sun Canza Bayan ÆŠaurin Aure..

Daga Kannywood

Jam'iyyar PDP reshen Jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatarwar da Kwamitin Amintattu na jam’iyyar ya yi wa tsohon gwamna kuma dattijo a jam'iyyar, Alhaji Sule Lamido, inda suka buÆ™aci a janye dakatarwar nan take.Jam’iyyar ta ce dakatarwar ba ta da tushe, kuma ba ta dace da ka’idoji da dokokin jam’iyyar ba, tana mai jaddada cewa Sule Lamido jigo ne kuma dattijo wanda ya bayar da gudummawa mai yawa ga jam'iyyar tun kafuwarta.

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Kimiyya ta Tarayya da ke Azare zuwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi University of Health Sciences.Ya sanar da wannan sauyi ne ranar Asabar a garin Bauchi, yayin ziyarar ta'aziyya da ya kai ga iyalai da gwamnatin Jihar ta Bauchi.Shugaba Tinubu ya ƙara da cewa Sheikh Dahiru Bauchi ya "bayar da ilimi mai amfani ga mutane, kuma shi babban malami ne wanda ya yi aiki tuƙuru bisa hanyar Allah Mai Girma, inda ya riƙa yin wa'azi da huɗubobi da yaɗa ilimi da bayyana mahimmancin yin gaskiya da halaye na gari".

Yadda Gwamnatin Gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum ta gwangwaje

YANZU YANZU SHUGABA TINUBU YA SAUKA A BAUCHI

Daga cikin Masallacin Sheikh Dahiru Usman Bauchi an jiran Isowar Shugaba Tinubu

Tsohon gwamnan Edo, Godwin Obaseki ya gargadi shugabanni da cewa duk wanda ya ci amanar talakawa, zai gamu da fushin Allah ranar Lahira - Karin bayani a sashen sharhi. Hoto: @GovernorObaseki/X

Shugaban majalisar dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya roki shugaban Najeriya Bola Tinubu da ya yi hakuri ya bar wa manyan mutane 'yan sandan da ke gadinsu. A yayin zaman majalisun kasar domin gabatar da kudurin kasafin 2026, Akpabio, ya ce wannan mataki na barazana ga tsaron rayukan manyan mutane ciki har da 'yan majalisa.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ware naira triliyan 15.52 daga cikin naira triliyan 58 na kasafin kudin 2026 da ya gabatar wa majalisar tarayya, domin biyan basussukan da suka yi wa Najeriya katutu.