Posts

Tsohon Shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya yi kira ga majalisun tarayyar ƙasar nan da su fara aikin yadda za a dakatar da zaɓukan da ake yi ba tare da babban zaɓen ƙasa ba domin haɗe su wuri guda.

Shugaban gwamnatin Nijar ya yi hannu da hannu da Bola Tinubu shugaban ECOWAS da Alassane Ouattara shugaban UEMOA a karon farko tun bayan da suka kakaba wa Nijar jerin takunkumai. Da kai ne, ko ke ce, me za ki/ka fara cewa da su?

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Awa 4 Kullum A Gaza

Mai Shari’a Olukayode Adeniyi ya bayar da belin Emefiele ne a wani hukunci da ya

Kotu ta ba da belin ’yan uwa a N40,000 kan satar kaji 3