"Na yi dana sanin tallata gwamnatin Buhari, bai bar mulki ba sai da ya lalata komai ya dagulgula komai a Najeriya. Kuma ina jira wani Ιan kanzagin Buhari ya zo ya soke ni, ni kuma zan yi tumu-tumu da shi, zan yi tumu-tumu da mai gidansa."
~ In ji Dauda Kahutu Rarara
Me zaku ce?